Sakon barka da shan ruwa daga bakin jaruma FATI WASHA Mr Amanagurus Thursday, 8 June 2017 KANNYWOOD Edit Jaruma Fati Washa Tana Yiwa Duk Masoyanta Barka Da Shan Ruwa Kai Tsaye Daga Kasa Mai Tsarki Dafatan Allah Yakarbi Ibadunmu Amin. Sannan Kuma Ta Kara Dayiwa Masoyanta Fatan Alkhairi Da Fatan Samun Nasara A Rayuwar Kowa Share on FacebookTweet on TwitterPlus on Google+ SUBSCRIBE TO OUR NEWSLETTER Related Posts :Dalilin Da Ya Sa Nake Boye Wasu Abubuwan Da Suka Shafe Ni – Nafisa Abdullahi A wannan ‘yar gejeriyar tattaunawa da aka yi da shahararriyar jarumar Kannywood Nafisa Abdullahi, jarumar ta tabo batun halin da masana’a… ...Yadda Rahama Sadau Ta Fara Samun ɗaukaka A Harkar Fim A wannan zamani da harkar shirin Fim din Kannywood ta kasaita kuma ta gawurta,d a wuya a samu wani ko wata da bata san fitacciyar jarumar… ...Bosho Ya Karyata Muryar Dake Yawo A Gari Kan Kiran Da Boko Haram Wai Suka Yi Masa, Yace Bashi Bane Shararren dan wasan barkwancin hausa, Sulaiman Yahaya, da a ka fi sani … ...Naki Na Fito A Finafinan Kudu Ne Domin Kare Mutunchin Kaina – cewar Nafisa Abdullahi. Shararriyar Jarumar Kannywood Nafisa Abdullahi Ta Bayyana Cewar Taki Fitowa A Finafinan Yan Kudu Badon Komaiba Sai Don Takare Mutuncin ta… ...Ba zan taba auren dan fim ba ko shi waye - Nafisa Abdullahi ©arewaswag yar wasan Hausa din nan a masana'antar fina-finai ta Kannywood watau Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa ita ba zata auri … ...
0 Response to "Sakon barka da shan ruwa daga bakin jaruma FATI WASHA "
Post a Comment