Karanta amsar da Rahama Sadau ta baiwa wani da yace mata ya kamata tayi aure Mr Amanagurus Tuesday, 13 March 2018 KANNYWOOD Edit Wani bawan Allah ya shawarci tauraruwar fina-finan Hausa da turanci Rahama Sadau da cewa ya kamata tayi aure, Rahamar ta bashi amsa da cewa duk lokacin da ya shirya itama a shirye take. Share on FacebookTweet on TwitterPlus on Google+ SUBSCRIBE TO OUR NEWSLETTER Related Posts :Hadiza Gabon ta ba masoyanta kyautar katin waya na Naira Dubu Goma Shahararriyar jarumar fim din Hausa, Hadiza Gabon ta bayar da kyautar katin waya na naira dubu Goma ga masoyanta, Hadiza Gabon ta bayar d… ...Hotunan Ummi Duniyarnan da suka jawo cece-kuce Jarumar finafinan Hausa Ummi Duniyarnan kenan a wasu hotunanta data nuna kirji da yawa, mutane da dama sunyi Allah wadai da wadannan hotu… ...Fatima Sulaiman na murnar zagayowar ranar haihuwarta Jarumar fim din Hausa, Fatima Sulaiman na murnar zagayowar ranar haihuwarta, Muna tayata murna da fatan Allah ya karo shekaru masu albark… ...Sa'adiya Gyale na murnar zagayowar ranar haihuwarta Tsohuwar jarumar fim din Hausa, Sa'adiya gyale na murnar zagayowar ranar haihuwarta muna tayata murna da fatan Allah ya karo shekaru masu… ...Fulani Siddika Sanusi na murnar zagayowar ranar haihuwarta Diyar Sarkin Kano, Fulani Siddika Sanusi na murnar zagayowar ranar haihuwarta a yau, muna tayata murna da fatan Allah ya karo shekaru mas… ...
0 Response to "Karanta amsar da Rahama Sadau ta baiwa wani da yace mata ya kamata tayi aure"
Post a Comment