Kalli irin shirmen turancin da wani malami ya rubuta

Lallai da alama idan ace sauran jihohi zasu yiwa malaman makarantarsu irin jarabawar da gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai yayiwa malaman jiharshi ta da watakila za'a samu bara gwirbin malaman irin na jihar ta Kaduna.
Domin kuwa a nan wanine wanda hotunanshi suka watsu a shafukan sada zumunta da muhawara da aka bayyanashi a matsayin malamin makaranta a jihar Sakkwato yayi wani rubutu da turanci wanda akwai shirme a cikinshi.
Da yawa sun rika tambayar wai to irin abinda yake koyawa daliban nashi kenan?
Lallai akwai gyara.

SUBSCRIBE TO OUR NEWSLETTER

0 Response to "Kalli irin shirmen turancin da wani malami ya rubuta"

Post a Comment