Jaruma Nafisat Abdullahi ta aika sako ga yan sa ido a shafin ta na Instagram. Ga salon
“Mutane da yawa ba aikin yi, shi yasa duk kankancin abu sai ya zama abun magana. Na gaji da yan Nigeria wallahi; kowa sai ya dinga yi kaman wani mutumin Allah mutumin Allah. Mutum ya yi kokari ya gyara kurakurensa, ya daina yi kaman shi waliyyi ne.”
Related Posts :
Hotunan Umar M. Sharif da suka kayatar
Shahararren mawakin Hausa, Umar M. Sharif kenan a wadannan hotunan nashi na kwanannan da suka kayatar.
… ...
Ina masoyan sukene Kalli shigar Fati Nijar
Shahararriyar mawakiyar Hausa, Fati Nijar kenan sanye da kayan fulani da suka yimata kyau, Fati tayi harda kwaliliya irin ta fulanin daji… ...
>Hadiza gabon" href="https://amanagurus.blogspot.com/2017/09/ba-maiyi-sai-allahhadiza-gabon.html">"Ba maiyi sai Allah">>Hadiza gabon
Jarumar fim din Hausa, Hadiza Gabon kenan a wannan hoton nata da yayi matukar kyau, Hadizar ta saka hoton nata a dandalinta na sada zumu… ...
Kalli sabon gyaran gashin Maryam Gidado
Jarumar fim din Hausa, Maryam Gidado kenan take nunawa Masoyanta sabon gyaran kan da tayi, cikin murmushi.
… ...
Hotunan Maryam Gidado da suka dau hankali
Jarumar fim din hausa, Maryam Gidado kenan a wadannan hotunan nata da suka kayatar, a wannan hoton na sama, ga Maryam nan ciki matsatsu… ...
0 Response to "Sakon Jaruma Nafisa Abdullahi Zuwaga Yan Sa Ido"
Post a Comment