Likimo: Gwamnan Kano Ganduje na dandana kosai

Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje yayin da kai ziyara wurin wadansu mata da gwamnatin jihar ta horas kan kananan sana'o'i a Bichi ranar Talata, gwamnan ya dauki kosan da daya daga cikin wadanda aka koyawa sana'ar ta soya inda ya dandana.

SUBSCRIBE TO OUR NEWSLETTER

0 Response to "Likimo: Gwamnan Kano Ganduje na dandana kosai "

Post a Comment