Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje yayin da kai ziyara wurin wadansu mata da gwamnatin jihar ta horas kan kananan sana'o'i a Bichi ranar Talata, gwamnan ya dauki kosan da daya daga cikin wadanda aka koyawa sana'ar ta soya inda ya dandana.
Hoton sarkin Kano M. Sanusi da ya kayatar
Wani hoton me martaba sarkin Kano Muhammad Sanusi na II kenan da aka daukeshi lokacin hawan sallar layya data gabata, sarkin yasha ado ri…...
0 Response to "Likimo: Gwamnan Kano Ganduje na dandana kosai "
Post a Comment