Likimo: Gwamnan Kano Ganduje na dandana kosai Mr Amanagurus Thursday, 12 October 2017 LABARAN DUNIYA Edit Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje yayin da kai ziyara wurin wadansu mata da gwamnatin jihar ta horas kan kananan sana'o'i a Bichi ranar Talata, gwamnan ya dauki kosan da daya daga cikin wadanda aka koyawa sana'ar ta soya inda ya dandana. Share on FacebookTweet on TwitterPlus on Google+ SUBSCRIBE TO OUR NEWSLETTER Related Posts :Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi jawabi a gaban taron majalisar dinkin Duniya Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gabatar da jawabi a gaban shuwagabannin Duniya da suka hadu gurin taron majalisar dinkin Duniya karo na… ...Gargadin Tsageran Neja Delta Ga IPOB; Ku Daina Danganta Mu Da Ku, Mu Ba ‘Yan Biyafara Bane Wata gamayyar tsageran yankin Neja Delta a ranar Lahadi 17 ga watan Satumbar 2017, sun bayyana cewa zasu kalubalanci duk wani yunkuri na so… ...'Yar arewacin Nigeria ta ci gasar Komla Dumor ta BBC ta 2017 Yar arewacin Nigeria ta ci gasar Komla Dumor ta BBC ta 2017. Amina Yuguda 'yar asalin jihar Yola da ke arewa maso gabashin Najeriya Wata … ...Namu yayi abin yabo: Dan Arewa na farko daya kafa tarihin da babu irinshi a makarantar horar da Sojoji ta NDA A bikin yaye sabbin sojojin da akayi ranar Asabardin data gabata a makarantar horar da sojoji ta Kaduna wadda ake kira da NDA a takaice, … ...Babu maraya sai raggo: Kalli abubuwan da tayi da kafarta duk da cewa bata da hannaye Allah sarki rayuwa nakasa ba tana nufin mutum ya zama nauyi akan mutane ba ko kuma ya kashe zuciyarshi ya rika bara da neman komai sai an… ...
0 Response to "Likimo: Gwamnan Kano Ganduje na dandana kosai "
Post a Comment