Ga dukkan alamu maganar auren fitacciyar jarumar finafinan Hausa Hadiza Gabon yana gab da tabbata, Dazune mukaji daga wata kafar watsa labarai cewa sun samu labari daga madogara me kyau cewa nan bada dadewaba Hadizar zata yi Aure to yanzu ga Hadizar tayi wani rubutu a dandalinta na sada zumunta da muhawara dake tabbatar da hakan, Hadizar ta rubuta cewa "Sauran Kiris...".
Muna taya Hadiza murna kuma muna fatan Allah ya tabbatar da wannan abu yasa ayi lafiya
Related Posts :
Ina Sa Ran Dawowa Harkar Fim Gadan-gadan – Inji Zainab Indomie
Fitacciyar jarumar nan ta fina-finan Hausa a masana’antar Kannywood wadda aka fi sani da Zainab Indomie ta bayyana cewa tana sa ran zata … ...
Fulani Siddika Sanusi na murnar zagayowar ranar haihuwarta
Diyar Sarkin Kano, Fulani Siddika Sanusi na murnar zagayowar ranar haihuwarta a yau, muna tayata murna da fatan Allah ya karo shekaru mas… ...
>Ummi Zeezee" href="https://amanagurus.blogspot.com/2017/09/idan-budurwarka-ba-kanuri-bace-to-baka.html">"Idan budurwarka ba Kanuri bace to baka da budurwa" >>Ummi Zeezee
Jarumar fim din Hausa, Ummi Zeezee kenan a wannan hoton nata da yayi kyau, saidai kai ba dankwali, Ummi ta saka wannan hoton nata a danda… ...
Fatima Sulaiman na murnar zagayowar ranar haihuwarta
Jarumar fim din Hausa, Fatima Sulaiman na murnar zagayowar ranar haihuwarta, Muna tayata murna da fatan Allah ya karo shekaru masu albark… ...
Yakubu Muhammad Rahama Sadau da Amal Umar a Legas
Jaruman fim din Hausa da kuma suke taka rawar gani a finfinan yankin kudu, Yakubu Muhammad da Rahama Sadau, kai ba dankwali, da Amal Umar… ...
0 Response to "Maganar Auren Hadiza Gabon ta tabbata"
Post a Comment