Jarumar fim din Hausa, Hadiza Gabon kenan a wannan hoton nata da yayi matukar kyau, Hadizar ta saka hoton nata a dandalinta na sada zumuntane ta rubuta "ba maiyi sai Allah", wani dai cewa yayi da alama Hadizar na yawan yin tsayuwar dare domin kuwa annurin fuskarta yayi yawa.
Maganar Auren Hadiza Gabon ta tabbata
Ga dukkan alamu maganar auren fitacciyar jarumar finafinan Hausa Hadiza Gabon yana gab da tabbata, Dazune mukaji daga wata kafar watsa la…...
0 Response to ""Ba maiyi sai Allah">>Hadiza gabon"
Post a Comment