Hoton Ango da yayi kunshi ya ja hankulan mutane Mr Amanagurus Friday, 15 September 2017 KANNYWOOD Edit Hoton wani Ango da amaryarshi kenan daya ja hankulan mutane sosai a kafafen sada zumunta da muhawara na yanar gizo, mutane sunata maganar kunshin dake hannun Angonne wai dalilin aurenshine yayi kunshin dama ana haka har yanzu? Share on FacebookTweet on TwitterPlus on Google+ SUBSCRIBE TO OUR NEWSLETTER Related Posts :Ko kaga wadannan kyawawan hotunan na A'isha Tsamiya? Tauraruwar fina-finan Hausa A'isha Aliyu Tsamiya kenan a wadannan hotunan nata na kwanannan da suka kayatar sosai, A'isha Tsamiya na daya… ...Tafaru Ta Kare: Domin Kuwa Makiya Sun Fusata Jarumi Adam A Zango OPEN LETTER TO MY HATERS IN KANNYWOOD From adam a zango Ni ba dan daudu bane kuma ni ba dan maula bane. Sannan ni ba mushiriki bane, bani… ...Jaruma Nafisa Abdullahi tace ta gaji da ‘yan Najeriya Fitacciyar jarumar nan ta wasan fina-finan Hausa a masana’antar Kannywood watau Nafisa Abdullahi ta fada a shafin ta na sada zumunta cewa… ...Finally, Rahama Sadau ta Nemi Afuwa akan video da tayi da ClassiQ Korarriyar Jarumar Finafinan Hausa Rahama Sadau ta fito fili karara ta nuna nadamar rungumar da ta yi wa wani mawakin ingausa mai suna Cl… ...>Adam A. Zango" href="https://amanagurus.blogspot.com/2017/11/duk-wadda-tace-sai-na-nemeta-kamin-in.html">"Duk wadda tace sai na nemeta kamin in sakata a fim to ta fito ta gayawa Duniya, Idan kuma ta rufamin asiri to Allah ya tona nata">>Adam A. Zango Alamu na kara nuna cewa akwai wata matsala majalisar Adam A. Zango data kunno kai domin kuwa sai rubutu yake tayi irin na wanda aka kai b… ...
0 Response to "Hoton Ango da yayi kunshi ya ja hankulan mutane"
Post a Comment