MACE TA FARKO DA TA ZAMA SANATA A SIYASAR AREWACIN NAJERIYA. Mr Amanagurus Monday, 25 February 2019 SASHEN SIYASA Edit Hajiya Aisha Dahiru (Binani) ta lashe kujerar Sanata ta tsakiya a jihar Adamawa. Wanda ta zama Mace ta farko Sanata a Arewacin Najeriya. Source: sarauniya Share on FacebookTweet on TwitterPlus on Google+ SUBSCRIBE TO OUR NEWSLETTER Related Posts :Tofa kukalla kugani Isah A. Isah ya shiga harkar siyasa Fitaccen jarumin finafinan Hausa Isah A. Isah yabi sahun takwaranshi Lawal Ahmad inda shima ya tsunduma a harkokin siyasa, Isah ya fito n… ...Shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da wasu shuwagabannin Duniya a gurin taron majalisar dinkin Duniya Shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da sarkin Jordan Abdullah Bin AlHussain a gurin taron kasashen majalisar dinkin Duniya, shugaban ya h… ...Gambia: Yahya Jammeh 'ya amince ya bar mulki,' ya kuma fice daga kasar Zababben shugaban kasar Gambia ya ce Yahya Jammeh ya amince ya sauka daga kan karagar mulki, sannan kuma ya fice daga kasar. Adama Barrow… ...Shugaba Buhari Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari da Sarkin Daura Shugaban kasa, Muhammadu Buhari tare da Gwamnan Katsina Aminu Bello Masari da sarkin Daura Umar Faruk Umar a garin Daura yau a cigaba da … ...Gambia: Shugaba Jammeh ya sha alwashin ci gaba da mulki Shugaban kasar Gambia Yahya Jammeh ya sha alwashin cewa 'zai zauna a kan kujerar mulki har sai an yanke hukunci a kan sakamakon zaben shu… ...
0 Response to "MACE TA FARKO DA TA ZAMA SANATA A SIYASAR AREWACIN NAJERIYA."
Post a Comment