MACE TA FARKO DA TA ZAMA SANATA A SIYASAR AREWACIN NAJERIYA. Mr Amanagurus Monday, 25 February 2019 SASHEN SIYASA Edit Hajiya Aisha Dahiru (Binani) ta lashe kujerar Sanata ta tsakiya a jihar Adamawa. Wanda ta zama Mace ta farko Sanata a Arewacin Najeriya. Source: sarauniya Share on FacebookTweet on TwitterPlus on Google+ SUBSCRIBE TO OUR NEWSLETTER Related Posts :An zabi wani musulmi bakar fata kansila a Amurka An zabi wani musulmi bahaushe dan asalin kasar Ghana a matsayin kansila a Majalisar Karamar Hukumar birnin Portland Maine da ke jihar Mai… ...Trump: Ba zan gurfanar da Hillary gaban kotu ba Shugaban Amurka mai-jiran-gado Donald Trump ci gaba da yin watsi da tsauraran alkawuran da ya yi lokacin yakin neman zabe - inda a yanzu … ...Obasanjo na yi wa Buhari zagon-kasa - 'Yan majalisa 'Yan majalisar wakilan Najeriya sun ce tsohon Shugaban kasar Olusegun Obasanjo na yi wa gwamnatin Buhari zagon-kasa, bayan da ya zarge su… ...Fidel Castro ya fi kowa taka rawa a 'yancin Afirka— Jega Shugabannin kasashen duniya da dama na ci gaba da jimamin mutuwar tsohon shugaban kasar Cuba, wanda ya kangare wa Amurka a lokacin yakin … ...Tinubu gagarabadan jam'iyar APC ne - Buhari Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi watsi da jita-jitar cewa shi da wasu shugabannin jam'iyar APC suna takun saka da daya daga cikin… ...
0 Response to "MACE TA FARKO DA TA ZAMA SANATA A SIYASAR AREWACIN NAJERIYA."
Post a Comment