Tsohon shugaban masu rinjaye na majalisar dattawan Najeriya, Sanata Mohammed Ali Ndume, na jam'iyyar APC ya sake yin nasara a zaben majalisar dattawa inda ya samu kuri'a 300, 637 yayin da abokin hamayyarsa na PDP, Kudla Haske, ya samu kuri'a 84, 608, kamar yadda baturen zaben yankin Farfesa Isa Hassan ya bayyana.
Wannan shi ne karo na uku da Sanata Ndume zai wakilci Kudancin Borno a majalisar dattawan Najeriya.
BBChausa.
Related Posts :
Dan takarar PDP ya kada Sanata Godswill Akpabio na APC, bazai koma majalisa ba kenan
Tsohon shugaban marasa rinjaye na majalisar dattijai kuma dan takarar APC na Sanata, Godswill Akpabio ya fadi zabe, ba zai koma majalisar… ...
Atiku ya lashe zabe a Abuja, Adamawa da Enugu
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya lashe zaben karin jihohi kamar haka: a jihar Enugu ya samu kuri'u 355,553 … ...
Kalli yanda shugaba Buhari ya kai ziyara dakin tattara bayanan zabe na APC
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari kenan a wadannan hotunan yayinda ya ziyarci dakin tattara bayanan zabe na APC a babban birnin tarayya, Ab… ...
Fanfanfan: Buhari ya lashe zabukan jihohi mafi yawan kuri'u, watau Kano da Legas
Shugaban kasa,Muhammadu Buhari ya lashe zaben jiha ta biyu mafi yawan masu kada kuri'u, watau Kano inda ya baiwa dan takarar jam'iyyar PD… ...
PDP ta yi watsi da sakamakon zaben da INEC ke sanara
Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta sanar da cewa ba za ta iya kau da kai ga abin da ta kira hatsarin da demokradiyyar Najeriya ke daf d… ...
0 Response to "Ndume ya sake cin zaben Sanata daga Borno"
Post a Comment