Yan sanda jihar Ogun sun kama yan kungiyar asiri

Yan sanda sun kama yan kungiyar asiri a
jahar Ogun
– Yan sandar shiya ta 2 na Onkan Koman na
jahar Ogun sun gano maboyar yan kungiyar
asiri
– Yan kungiyar asirin da aka kama an
gurfanar da su a kotu
Abun ban al’ajabi, sashen tsaro na yan sanda
na shiya ta 2 Onikam Legad Koman sun
gano maboyar yan kungiyar asiri a jahar
Ogun.
An gano gurin ne a Abule Ifa, unguwar Siun,
ta karamar hukumar Obafemi Awode jahar
Ogun, shugabanin tsafin guda 2 yan sanda
sun kama su, an samu layoyi kayan tsafi a
gurin su.


Mataimakin shugaban yan sanda na kasa na
shiyar, Abdulmajid Ali shi ya jagoran ci
manyan yan sanda dan, wanda ya hada da
komishi nan yan sanda na jahar Ahmad Ilyas,
sai OC na yankin DCP Suleman Balarabe,
Komandan ZIS CSP Gbenga Megbope, da dai
sauran su zuwa maboyar.

SUBSCRIBE TO OUR NEWSLETTER

0 Response to "Yan sanda jihar Ogun sun kama yan kungiyar asiri"

Post a Comment