Ambaliyar ruwa ta mamaye birnin
Johannesburg da ke Afirka ta Kudu a wannan
makon bayan an shafe watanni ana fama da fari
Mutane da dama sun rasa rayukansu yayin da
wasu mutum 200 suka rasa muhallansu.
Wakilyar BBC, Nomsa Maseko ta ziyarci garin
Alexandra, inda nan ambaliyar ta fi kamari inda
wani mahaifi ya shaida mata cewa ambaliyar ta
tafi da 'yarsa.
Masu aikin ceto dai suna cigaba da neman
gawar yarinyar 'yar shekara uku.
Kungiyar bayar da agaji na taimakawa marasa
galihu da abinci sai dai ya zuwa yanzu babu
wata masaniya a kan inda za su kwana a daren
ranar Asabar.
Related Posts :
Zan ci gaba da fitowa a fina-finai - Ibrahim Mandawari
An nada babban mai ruwa da tsaki a harkar fina-
finan Hausa ta Kannywood, Ibrahim Muhammad
Mandawari, a matsayin mai unguwar Mandawari,
da … ...
Sudan ta Kudu: Kai Tap ya shafe kwanaki a boye cikin ruwa
Kai Tap, mai shekara 11 ya zauna shi kadai
yana muzurai, yayin da ya ke kallon sauran yara
suna wake-wake da wasanni a makarantar Eden,
w… ...
Ka san illar yin kudi dare daya?
Bayan kwashe fiye da shekaru 30 ta na aikin
kula da fasinjojin jirgin sama, Sandy Stein, mai
shekaru 65 a yanzu ta yi kudi.
Stein na da she… ...
Fari ya jefa mutane miliyan 1.5 cikin yunwa a Madagascar
Majalisar dinkin duniya ta ce mutane kusan
miliyan daya da rabi a kudancin Madagascar na
fuskantar yunwa, sakamakon matsanancin fari.
Hukum… ...
Antarctic: An cimma yarjejeniyar kare halittun ruwa
An cimma wata yarjejeniya da aka dauki shekaru
masu yawa ana tattaunawa, da za ta samar da
yanki mafi girma na duniya da zai kare halittun
… ...
0 Response to "Ambaliya ta kashe mutane a Afirka ta kudu"
Post a Comment